A cikin shirin za ku ji cewa: A Jamhuriyar Demukradiyar Kwango an kama hanyar kafa kafa gwamnatin hadaka da za ta tattara jam'iyyun 'yan adawa da na bangaren masu rinjaye. Wasu fararen hula biyar sun mutu a yayin wani gumurzun soja da 'yan Boko Haram a Buni Yadi na jihar Yoben Tarayyar Najeriya.