A cikin shirin za a ji cewa gamayyar jam'iyyun adawan Nijar ta janye daga binciken rejistar masu zabe da kunngiyar kasashen da ke magana da faransa ke shirin gudanarwa a Najeriya kuwa masana tattalin arziki sun yi kira ga shugaba Muhammadu Buhari da ya yi amfani da dimbin bashin da gwamnatinsa ke ciwowa wajen inganta halin rayuwar talakawa