Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
A cikin shirin za a ji rahotanni da labaran duniya, ciki har da matakin kasar Saudiya na ci gaba da mutunta dokar haramtawa 'yan Isra'ila shiga kasar.
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3WtDT
Gwamnatin Saudiyya ta karyata batun da ke yawo na bai wa Yahudawan Isra'ila izinin shiga kasarta bayan da ministan harkokin cikin gidan kasar ya ce babu abinda ya sauya a dokokinsu na haramcin da aka sanyawa Isra'ilan.
Kisan babban kwamadan dakarun juyin juya halin Iran, Qasem Soleimani na ci gaba da jan hankulan masu fashin baki a game da tasirinsa a siyasar kasar da ma yankin Gabas Ta Tsakiya.