1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 20.02.2020

February 20, 2020

Cikin shirin, masana a Najeriya sun ce shaye-shaye ne tushren fitintinu da ake gani a kasar kuma dole a soma magance matsalar kafin a yi batun samun zaman lafiya. A Nijar, an samar da dokar da ke son lallai sai masu rike da mukamai sun baiyana kaddarorinsu.

https://p.dw.com/p/3Y5Uh