Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Isra'ila za ta fara dawo da huldar da ke tsakaninta da hadaddiyar daular Larabawa
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3gCrm
A karon farko bayan sabunta dangantaka a tsakanin juna, jirgin fasinjan Hadaddiyar Daular Larabawa na Flydubai ya soma jigilar fasinjoji daga Isra'ila zuwa birnin Dubai a wannan Alhamis.
Tsohon sakataren harkokin wajen Amirka Mike Pompeo ya ce 'yan Saudiyya da dama na son ganin an kawar da tsamin dangantakar da ke akwai tsakanin kasar da Isra'ila.
Shuwagabanni da al'ummomin kasashen Larabawa, na ci gaba da tofa albarkacin bakinsu kan kulla alakar diplomasiyya tsakanin Hadaddiyar Daular Larabawa da Isra'ila.
Kasashen Yankin Gabas Ta Tsakiya na ci gaba da martani kan kulla yarjejeniyar huldar jakadanci tsakanin Isra'ila da kasashen Bahrain da Hadaddiyar Daular Larabawa a Amirka.