Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Jami'an 'yan sandan Birtaniya sun bayyana mutumin da ya kashe mutane biyu ta hanyar caka musu wuka a kan babbar gadar birnin London, da zama wani tsohon fursuna, da ya yi zaman gidan maza bisa laifukan ta'addanci, kafin a sakeshi bara
Rahotanni daga Burkina Faso na nuni da cewa wasu gun-gun 'yan ta'adda masu tsattsauran ra'ayin addini da ke da'awar jihadi, sun kai hari kan sojoji a gabashin kasar tare da halaka 33 da kuma raunata wasu da dama.
A Jamhuriyar Nijar wasu mayakan da ake kyautata zaton 'yan ta'adda ne suk kai mummunan harin ta'addancin da ya halaka 'yan gudun hijira a yankin Tahoua iyaka da Mali
Hukumomi a Nijar sun tabbatar da cewa wani harin ta'addanci ya halaka kimanin sojin kasar 10 a kan iyakar Nijar da kuma makwafciyarta Mali.
Kotu a Jamus ta ce harin da wani matashi ya kai da wuka a cikin wani jirgin kasa inda ya kashe matasa biyu ba ya da nasaba da ta'addanci .