1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe: 29.05.2019

Lateefa Mustapha Ja'afar
May 29, 2019

A cikin shirin zaku ji cewa kungiyar kare hakkin dan Adam ta kasa da kasa Amnesty International, ta zargi dakarun sojan kasar Bama wato Myanmar da aikata sababbin laifukan yaki a jihar Rakhine da ke kasar ta Bama. Akwai sauran labarai da rahotanni.

https://p.dw.com/p/3JNmG