SiyasaShirin safe 25.10.2018To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaRamatu Garba Baba10/25/2018October 25, 2018A cikin shirin za a ji cewa, Majalisar Dinkin Duniya ta ce akwai laifuka na kisan kare dangi da ke gudana a jahar Rakhine na kasar Myanmar inda rahoton ya nemi a dauki matakin shawo kan lamarin da ke barazana ga al'ummar Rohingya marasa rinjaye.https://p.dw.com/p/379x6Talla