SiyasaSaurari shirin na rana na Dw Hausa 26.11.15To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaZainab Mohammed Abubakar11/26/2015November 26, 2015Shirin ya kunshi harin da 'yan Boko Haram suka kai a yankin Bosso da ke jihar Diffa na Janhuriyar Nijar, wanda ya haddasa mutuwar mutane 16. Kasar Tunisiya na cikin rudadi sakamakon karuwar hare haren da 'yan IS ke ikirarin kaiwa.https://p.dw.com/p/1HDCSTalla