A cikin shirin za a ji a Najeriya kungiyar kare hakin jama’a da bunkasa dimukurdiyya ta Cisilac da hadin kungiyar Transparency International sun kadammar da rahoto a kan kan katsalandan din jami’an tsaro ke yi a harakar zabe, a Nijar kuwa gwamnatin kasar ce ta kori wasu shugabannin kananan hukumomi.