Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
A cikin shirin za ku ji cewa a bisa shiga tsakanin kasar Masar Isra'ila ta cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da mayakan Palasdinawa, sai dai kuma ko a wannan Alhamis sojojin Isra'ilan sun halaka wasu Palasdinawan a yankin Gaza.
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3T4P7
Human Rights Watch ta ce rayuwar masu bukata ta musamman a zirin Gaza na cikin tsanani a sakamakon toshe hanyoyi da Isra'ila ta yi baya ga rashin shugabanci nagari daga Hamas mai iko da Gaza.
Rundunar sojan Isra'ila ta yi luguden wuta kan wasu wuraren da ta kira maboyar baraden kungiyar Hamas a Zirin Gaza, a wani yunkuri na takaita hare-haren daga yankin.
Wani dan kasar Isra'ila daya ya rasa ransa a yankin Ashkelon sakamakon fadawar wata roka a gidansa da Falastinawa 'yan fafatuka suka harba daga zirin Gaza.
Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya sha alwashin kara mamaye wasu yankunan da ke yamma da gabar kogin Jodan. Firaministan ya bayyana haka lokacin yakin neman zabe na 'yan majalisar dokoki.