A cikin shirin bayan kun sha labaran duniya za ku ji cewar daruruwan ma’aikata a jihar Adamawa da ke a tarayyar Najeriya sunyi zanga-zangar lumana sakamakon rashin biyansu albashi na tsawon watanni. A kamaru kuwa yau ake shiga kwana na hudu a taron sasanta rikicin 'yan awaren yankin Ingilishi na kasar.