Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Makomar matasa 'yan Social Media da ke yada manufofin 'yan siyasa a kafofin sada zumunta
Matasa na iya yanke hukunci kan makomar zaben shugaban kasa da 'yan majalisar dokokin Turkiyya yayin da kasar ke fama da tsadar rayuwa
Majalisar dokokin Najeriya ta amince da kudurin dokar da zai samar da dan takara mai zaman kansa a tsarin zabe, wanda ba sai jam'iyya ta tsayar da shi ba kamar yadda yake yanzu a kasar.
A Najeriya matasa da dama na fatan samun sauyi a zaben shekara ta 2023 domin samun guraben ayyukan yi, daf da lokacin da ake shirin zabubuka a kasar.
A Najeriya kungiyoyin farar hula masu sa ido a kan zabubbukan kasar sun bayyana damuwa kan yiwuwar fuskantar matsalolin rashin tsaro a lokacin zaben gwamnoni da na ‘yan majalisun dokoki a kasar.