1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shawarar Larabawa ga MDD kan yadda za a kwato Kudus

Gazali Abdou Tasawa
February 1, 2018

Ministocin harkokin wajen kasashen Larabawa sun nemi MDD da ta bullo da wani tsari dai zai aiwatar da kudurorinta kan kafuwar kasar Palasdinu, ba tare da hawa kujeran nakin da Amirka ke yi a majalisar ya yi tasiri ba.

https://p.dw.com/p/2rxWf