1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na 07.02.2017

February 7, 2017

A cikin shirin za a ji cewar a jamhuriyar Nijar masu aikin hakar zinariya a yankin Jihar Agadez sun roki gwamnatin kasar da ta dawo daga matakin da ta dauka na dakatar da aikin nasu wanda suka ce da shi suka dogara wajen samun kudaden kula da iyali.

https://p.dw.com/p/2X8OH