1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matasa a zaben kasar Kamaru

Lateefa Mustapha Ja'afar AA
October 5, 2018

A yayin da zaben shugaban kasa ke kara matsowa a kasar Kamaru, Za a iya cewa wannan shi ne karo na farko da wani matashi ya fito takara tare da goyon bayan matasan kasar, domin fafatawa da shugaban kasar Paul Biya.

https://p.dw.com/p/3649p