Aski ya zo gaban goshi a zaben Kamaru
February 6, 2020Talla
A daidai lokacin da aski ya zo gaban goshi dangane da zaben kananan hukumomi da na 'yan majalisa a Kamaru, matasan kasar sun yi korafi dangane da matsalolin da suke fuskanta a lokacin gudanar da yakin neman zabe. A saurari shirin don jin yadda suke tallata manufofinsu.