1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tankiyar samun nasara a zaben 'yan majalisun Isra'ila

Abdourahamane Hassane
April 10, 2019

Jam'iyyar firaminista Isra'ila Benjamen Netanyahu na kan hayar samu nasara a zaben yan majalisar dokoki abin da zai ba shi damar yin wa'adi na biyar na mulki.

https://p.dw.com/p/3GXKS
Kombibild: Benny Gantz und Benjamin Netanjahu

Rahotannin sun ce bayan kammala kidayar kashi biyu bisa uku na kuri'un, jam'iyyar Likud ta Netanyahu ita ce ke kan gaba a  gaban jam'iyyar masu matsagaicin ra'ayi  da ake kira Fari da Shudi ta  tsohon shugaban soja kasar Benny Gantz. Sai dai a halin da ake ciki a wani taron manema labarai da ya kira abokin adawar na Netanyahu, Benny Gantz shi ma  ya yi ikirarin samun nasara.