1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Namibiya

Namibiya kasa ce da ke kudancin nahiyar Afirka. Tarayyar Jamus ta yi wa kasar ta Namibiya mulkin mallaka kafin Afirka ta Kudu ta mamaye ta a shekarar 1915.

Kasar ta samu 'yancin cin gashin kanta ne a shekarar 1990. Birnin Windhoek shi ne babban birnin kasar kuma yanzu haka kasar na kan tafarkin dimokradiyya tun bayan da ta samu 'yancin kai.

Nuna karin rahotanni