1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matsalar tsaro a yammacin Afirka

Rahmatu Mahmud Abubakar JawandoJuly 10, 2014

A taron Kungiyar Gamayyar Kasashen Yammacin Afirka da aka yi a Ghana, shugabanin sun bayyana takaicinsu kan matsalar tsaron da ke kawo koma baya musamman a tattalin arziki da yanayin zamantakewar yankin

https://p.dw.com/p/1CaQh