1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Maroua

Maroua ke zama hedikwatar Jihar Arewa mai Nisa a Kamaru, kuma daya daga cikin birane biyar da suka fi girma a wannan kasa.

Rikicin Boko Haram ya sa wannan birnin shiga cikin kanun labarai saboda hare-haren da ya fuskanta daga tsagerun Boko Haram. Amma Maroua ya yi fice ne a fannin aikin hannu irin jima da saka. Birnin ne ma cibiyar saka hular "Damanga".