1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kungiyar IS ta ci kasa a birnin Rakka

Salissou Boukari
October 18, 2017

Kawancen Kurdawa da Larabawa da sojan da ke samun goyon bayan Amirka sun yi wa sojan IS taron dangi a birnin na Siriya inda suka tsere daga wuraren da suka ja daga.

https://p.dw.com/p/2m5Qv