1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kasar Gambiya na fuskantar kiki-kaka

Abdullahi Tanko Bala
December 22, 2016

Kasar Gambiya na fama da dambarwar siyasa bayan da Shugaba Yahya Jammeh ya ce ba zai sauka ba ya na nan daram a kan mulki har sai kotu ta yanke hukunci a watan Janairu.

https://p.dw.com/p/2UkKt