SiyasaKamaru: Jam'iyyar MRC ta janye daga zabukaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa11/26/2019November 26, 2019Babbar jam'iyyar adawa ta MRC a Kamaru ta sanar da cewa ba za ta shiga a zabukan da kasar za ta shirya a shekara ta 2020 ba, sabili da rashin tsaro a yankunan masu magana da Turancin Inglishi. https://p.dw.com/p/3TlyUTalla