Wata matashiya Saratu Muhammad Sani a jihar Kebbi Nnajeriya bayan kammala karatu a matakin jami'a maimakon jiran aikin ta kama sana'ar samar da abinci ga masu ciwon suga. Haka nan a Kaduna wani matashi ya kafa kungiya don koyar da ilimi ga yara don rage gararambar su a yankunan karkara.