1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Hasashe kan zaben 'yan majalisa a Iran

Gazali Abdou Tasawa
February 20, 2020

Masu hasashen kan siyasar kasar Iran, na cewa akwai alamar a samu karancin masu fitowa a zaben majalisar dokokin da zai gudana a wannan Jumma'a, zaben da masu neman sauyi ke sa ran samun sakamako mai kyau.

https://p.dw.com/p/3Y4od