1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Hari ya halaka mutane 73 a Burkina Faso

Zulaiha Abubakar
November 7, 2019

Jama'a da dama sun bace sakamakon wani farmaki da wasu mahara suka kai wa ma'aikata a yankin da kasar Burkina Faso da ake aikin hakar ma'aidinai yayin da mutane 73 sun rasa rayukansu lokacin harin.

https://p.dw.com/p/3SeRE