1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Halin da ake ciki gabannin zaben Kenya

Yusuf Bala Nayaya
September 25, 2017

Tun Bayan da kotu a kasar Kenya ta yi watsi da nasarar da ta ba wa Shugaba Uhuru Kenyatta damar ci gaba da darewa a karagar mulki saboda gano jama'a na ta tambayar irin halin ake ciki gabannin sabon zabe.

https://p.dw.com/p/2kfNQ