1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

EU za ta dauki mataki a game da batun ba da mafaka

Abdourahamane Hassane
January 25, 2018

Ministocin harkokin cikin gida na kasashe guda 28 na kungiyar EU za su gana a brnin Sofiya domin kaddamar da sauye-sauye na tsarin kungiyar na ba da mafaka.

https://p.dw.com/p/2rTl7
Bulgarien Jean-Claude Juncker in Sofia
Bulgarien Jean-Claude Juncker daya daga cikin shugabannin kungiyar EUHoto: picture alliance/dpa/AA

Wannan da ita ce dama ta karshe ta kaddamar da sauye-sauyen wanda EU t nace a kansu, sai dai kuma ta gaza aiwatarwa saboda sabanin da ke a tsakanin kasashen a game da batun kaso na karbar 'yan gudun hijirar. Babu dai tabbas a game da cimma wata matsaya a taron wanda ya kammata a cimma yarjejeniya tsakanin kasashen kafin na da watan Yuni, bayan an kwashe shekara daya da rabi ana neman hanyoyin daidaitawa.