1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Dlamini-Zuma na kwadiyin zama shugabar kasa

AhmedJanuary 10, 2017

Shekaru biyu gabanin zaben shugaban kasa a Afirka ta Kudu, 'yan siyasa sun fara zawarcin jiga-jigan jam'iyyar kasar mai mulki don karbar ragamar shugabancin kasar da zaran wa'adin Shugaba Jacob Zuma ya kare

https://p.dw.com/p/2VZuq