1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Chadi: Muhawara kan aika sojoji yankin Sahel

Gazali Abdou Tasawa
November 26, 2019

Matakin gwamnatin Chadi na shirin aikawa da sojojin kasar a wasu kasashen Sahel domin yaki da kungiyoyin 'yan ta'adda ya haifar da zazzafar muhawara a kasar ta Chadi kan dacewar matakin.

https://p.dw.com/p/3TlyL