Burundi ta kori 'yan Belgium
November 20, 2015Talla
Jam'iyyar ta CNDD-FDD ta Shugaba Pierre Nkurunziza ta kuma ce 'yan kasar ta Belgiyum da ke zaune a Burundin na yunkuri ne wajen ganin an kawar da gwamnati mai ci daga gadon mulki.
To sai dai tuni 'yan Belgiyum din suka musanta wannan zargi. Gabannin wannan dai, a makon jiya gwmanatin Belgiyum ta shawarci 'yan kasarta da su fice daga Burundin din duba da yadda lamura ke ciga da dagulewa a kasar.