Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Mahukuntan Nijar sun kame Janar Moumouni Boureima a yayin da ake farautar madugun adawan kasar Malam Hama Amadou wanda ya yi batan dabo. Wannan ya biyo bayan tarzomar bayan zabe inda aka samu asarar rai da ta dukiya.
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3pv7W
Tarzomar bayan zabe da ta barke a Jamhuriyar Nijar bayan nasarar Bazoum Mohamed na PNDS-taryya ta yi sanadiyyar mutuwar wani jami’i, lamarin da ya sa hukumomi daukan matakan a kan wadanda ake zargi da marar hannu a boren
Mutane guda biyar ne na jam'iyyar Modem Lumana Africa suka shigar da kara a gaban kotu domin kalubalantar takarar Mohamed Bazoum a zaben shugaban kasa wanda suka ce ba dan kasa ne ba.