1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Katsina: Shin rufe makarantu ne mafita?

November 26, 2025

Sakamakon matsalar tsaro da ke kara kamari a wasu sassan Najeriya musamman arewaci, gwamnatin jihar Katsina da ke yankin Arewa maso Yammacin kasar da ke fama da barazanar 'yan bindiga ta dauki matakin rufe makarantu.

https://p.dw.com/p/541cF