Zanga-zanga a Afirka ta Kudu
April 12, 2017Talla
Hakan kuwa na zuwa ne gabannin zaman majalisar dokokin kasar wacce za ta ka'da kuri'ar yanka kauna ga shugaban kasar.Shugaba Jacob Zuma wanda ake zargi da laifin cin hancin na fuskantar bore a 'yan kwanakin baya-baya nan, tun bayan da ya yi wa majalisar ministocinsa gyaran fuska wadda a ciki ya salami minitan kudin kasar Pravin Gordhan.