Siyasa'Yan adawan Mali sun ki shiga gwamnatiTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa MAB06/19/2020June 19, 2020Shararren malamin Islama na Mali Mahmoud Dicko da Kawancen adawan kasar sun yi fatali da tayin da shugaban kasa Ibrahim Boubacar Keita ya yi na kafa gwamnatin hadin kan kasa. Maimakon haka sun nemi IBK ya yi murabus. https://p.dw.com/p/3e2I7Talla