1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Tunisiya

Tunisiya kasa ce ta arewacin Afirka da ke tsakanin LIbiya da Aljeriya. Ta samu 'yancin kanta daga Faransa a shekarar 1956.

Ta na da al'umma miliyan 11, kuma Tunis ne babban birninta. Shugabanta na farko Habib Bourguiba ya kafa dokar da ta baiwa mata cikakken 'yanci a kasar. A can ne guguwar neman sauyi ta kasashen Larabawa ta fara kadawa a shekara ta 2011.

Nuna karin rahotanni