Tashe-tashen hankula a arewa maso gabashin Najeriya ya kawo tsaiko ga zumunci.
https://p.dw.com/p/1EzNA
Talla
Zamantakewar al'umma da wasu harkoki na al'adun gargajiya da ayyukan ibada sun samu nakasu sakamakon tashe-tashen hankula a yankin arewa maso gabashin Najeriya.