Taba Ka Lashe: 19.12.2012
December 20, 2012Talla
A farkon watan Disamba cibiyar raya al'adun Jamus, Goethe Institut ta yi bikin cikarta shekaru 50 da kafa reshenta a birnin Legas, cibiyar kasuwanci a tarayyar Najeriya. An kwashe tsawon mako guda ana gudanar da shagugula da suka hada da taruka iri dabam dabam.