1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwa

Taba Ka Lashe 06.06.2019

Tidjani Hassane MohamedJune 17, 2019

Tallafin da matasa marubutan litattafai su ke iya bayar wa ga al'umma a kasashen Afirka

https://p.dw.com/p/3KaAO

Shirin na wannan makon ya duba batun tallafin da matasa daga kasashen Afirka masu rubuta litattafai suke iya bayar wa ga jama'a, tare da duba wasu na daga cikin kalubalai da suke fuskanta a daidai lokacin da kasashen Afirka masu tasowa ke da tsananin bukatar masu rubuce-rubuce don kawo ci-gaba da bunkasa kasashen.