Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Shugaban Amirka, Joe Biden, ya fara sanar da sunayen mutanen da zai bai wa mukamai a sabuwar gwamnatinsa. Da yawa daga cikinsu dai sun yi aiki a gwamnatin tsohon shugaban kasar Barack Obama.
© 2023 Deutsche Welle | Kare bayanai | Bayanan shiga | Ka'idojin shari'a | Tuntuba | Mai amfani da tsarin mobile