Shugaba Touadera ya kama aiki a BanguiTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoA'Raheem Hassan/YB03/30/2016March 30, 2016Shugaban ya yi alkawarin kawo hadin kai a tsakanin Musulmai da Kiristoci da ke zaman doya da manja shekara da shekaru a kasar Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya.https://p.dw.com/p/1IMOdTalla