SiyasaArewacin AmurkaShirin YammaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaArewacin AmurkaZaharaddeen Umar01/20/2021January 20, 2021A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji yadda Shugaba Joe Biden na Amirka ya sha rantsuwar kama aiki. Muna dauke da rahoto game da martanin da ’yan Najeriya da Nijar da sauran kasashen Afirka ke yi game da kama aikin da Joe Biden ya yi. https://p.dw.com/p/3oCPwTalla