1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaArewacin Amurka

Shirin Yamma

January 20, 2021

A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji yadda Shugaba Joe Biden na Amirka ya sha rantsuwar kama aiki. Muna dauke da rahoto game da martanin da ’yan Najeriya da Nijar da sauran kasashen Afirka ke yi game da kama aikin da Joe Biden ya yi.

https://p.dw.com/p/3oCPw