1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
February 29, 2020

A cikin shirin za a ji cewa arangama ta barke tsakanin 'yan adawa masu zanga-zanga da jami'an tsaro a kasar Guinea Conakry, a yayin da kasar Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango yan bindiga sun hallaka fararen hula fiye da 20 tare da raunata wasu akalla 12.

https://p.dw.com/p/3YfTL