'Yan sandan Izra'ila sun samu shaidu da ke bukatar masu shigar da kara su gurfanar da Fraiminista Benjamin Netanyahu bisa zargin karbar cin hanci har sau biyu. Jam'iyyar ANC mai mulki ta zartar da hukuncin yi wa shugaba Jacob Zuma kiranye daga mukamin shugaban kasa, tare da neman maye gurbinsa da mataimakinsa Ramaphosa.