1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma na 13:05:2018

May 13, 2018

A cikin shirin za a ji cewa, kasashe biyar na Afirka sun shirya tura wata rundunar yaki da ta'addanci ta hadin gwiwa a yankin Sahel, rundunar za ta yi aiki tare da ta Majalisar Dinkin Duniya, sannan za a ji halin da ake ciki a Nijar bayan rufe gidan rediyon Alternative mai zaman kansa.

https://p.dw.com/p/2xegF