A cikin shirin za a ji cewar a wannan rana Jamhuriyar Demokradiyyar Kwango ta cika shekaru 60 da samun 'yancin kai daga Turawan mulkin mallaka na kasar Beljiyam. A Najeriya gwamnatin kasar ta kaddamar da aikin shimfida bututun iskar gas mafi girma domin farfado da tattalin arzikinta