SiyasaShirin yamma 29.07.2020To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdullahi Tanko Bala07/29/2020July 29, 2020A cikin shirin za a ji cewar kungiyar Action Aid International ta baiyana damuwa kan yadda cin hanci da rashawa ke neman durkusar da tattalin arzikin Najeriya. Wata sabuwar takaddamar kasuwanci ta kuma kunno kai tsakanin Ghana da Najeriya.https://p.dw.com/p/3g8VtTalla