SiyasaShirin Yamma: 16.07.2019To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdoulaye Mamane Amadou07/16/2019July 16, 2019A cikin shirin za ku ji cewa yau ranar 16 ga watan Yuli ne ake cika shekaru 50 da Amirka ta harba Kumbon Apollo 11, wanda ya yi nasarar sauka yi a duniyar wata dauke da 'yan sama jannati uku.https://p.dw.com/p/3MAlhTalla