SiyasaShirin Yamma 16-05-22To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane05/16/2022May 16, 2022Akalla fararen hula 20 ne aka kashe a makon da ya gabata a garin Ituri da ke arewa maso gabashin Jamhuriyar Dimukaradiyyar Kwango, a wani hari da ake dangantawa da na ‘yan tawayen ADF (Allied Democratic Forces).https://p.dw.com/p/4BNe4Talla