1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 16-05-22

Abdourahamane Hassane
May 16, 2022

Akalla fararen hula 20 ne aka kashe a makon da ya gabata a garin Ituri da ke arewa maso gabashin Jamhuriyar Dimukaradiyyar Kwango, a wani hari da ake dangantawa da na ‘yan tawayen ADF (Allied Democratic Forces).

https://p.dw.com/p/4BNe4